Martanin Mu Nakarshe Akan Gomnati, Bayan Gudowar Daliban Sheikh Dahiru Bauchi RTA Daga Inda Aka Ajys
Wadannan Jawabai ne masu mahimmanci wadda ake shawartar Gomnati da takula da Dalibai wadda Almajirin Sheikh Dahiru Bauchi RTA Sayyadi Junaidu Abubakar Yayi 20-1-2021 Allah Ga Gomnan Kaduna Nasiru elrufai da sauran makiya kayi mana maganinsu Amin
Пікірлер: 30
Allah ya kara lafiya da imani Allah ya yi mana maganin su
Allah saka da alkairi Allah Dada basira da ilmi amen
In Allah ya so Baza sukai labariba. In sha allahu Allah zai karyamana su Bi izinillah
Allah yasaka da Alkairi
masha allah mungode sosai
Want Nan maganan gaskiyane Allah yakareka
Allah yaqara kare mana makarantunmu da malamanmu
Ameen 🤲🤲🤲🤲🤲🤲
Allah yasaka mlm
Allah saka malam
Allah gatan Almajirai Allah ubangiji ya kara kare Mana Makarantun mu da Malamanmu Alfarmar sayyadil wujudi chugabanmu Annabi Muhammad S a W
Wlh ko ƙadan mun san babu ALLAH a zukatansu, ALLAH ya tarwatsa aniyansu
Allah ya yimuna maganin su alfarma Annabi S A W
Masha allah allah chiraye su
@abdurrahmanmuhammad4123
3 жыл бұрын
Dan Allah in akoi dama ina barar number mallam atemakeni 07033705812
Allah ya Saka Mana da Alhaire
👍
Allah ya shiga stakanimmu dasu alfarmar annabi Muhammadu s a w
Masha Allahu mlm Allah yakara basira da nissan kwana ubangiji Allah yataimakamana ya karema addininmu da malamamu agan gaskiya
Allah ya saka Maka da alhairi
@dagratv3554
3 жыл бұрын
Allah y'a saka da alheri
Ma Sha Allah
Allah ya ruguza mai sun ya rusa addini alfar mar annabi Mohammed WS
Kwarai idan tashi daga kasarka kaje wani bangare kuskurene sudawo da yayansu dake waje.domin kuwa ai yayansu sunfi susanci da cutar ...wlh da Allah suke kuma zai bugamuna misali akansu.bi iznihi
wannan martanin yayi dai-dai. Allah ya saka da alkhairi.
Allah nabayan maigaskiya
@abdullahihaliru6331
3 жыл бұрын
Allah ya yakara lfy
Kai mlm Allah ya yiwa iyayanka Albarka yasa kaga a lpy
Zamu mar aiki
Allah yaqara kare mana makarantunmu da malamanmu