Labaran RFI Hausa na karfe 5 cikin bidiyo 27/06/2024 • RFI Hausa

An zargi gwamnatin Najeriya da tsuke bakinta kan batun mafi ƙarancin albashi. An bada gargaɗin karuwar yunwa a Sudan. Ana ci gaba da mayar da maartani kan mahawarar da Joe Biden da Donald Trump suka gudanar.

Пікірлер: 2

  • @SURAJOABUBAKAR-fm5es
    @SURAJOABUBAKAR-fm5es3 күн бұрын

    Aslm Masha ALLAH

  • @AbbaAbubakar-vx2hg

    @AbbaAbubakar-vx2hg

    3 күн бұрын

    Fatan alkairi rfi❤