Labaran RFI Hausa na karfe 5 cikin bidiyo 27/06/2024 • RFI Hausa
An zargi gwamnatin Najeriya da tsuke bakinta kan batun mafi ƙarancin albashi. An bada gargaɗin karuwar yunwa a Sudan. Ana ci gaba da mayar da maartani kan mahawarar da Joe Biden da Donald Trump suka gudanar.
Пікірлер: 2
Aslm Masha ALLAH
@AbbaAbubakar-vx2hg
3 күн бұрын
Fatan alkairi rfi❤