Izala bata haifi Dan da zaiyi gaba da gaba da Yan Dariqa ba.
Ibn Alqasim (Asadul Islam) kaba izala kunya. Ya kamata ka dauki duk abinda Abinda SYD ABULFATAHI SANI ATTIJJANIY ya fada kayi RDDINSU ba ka gudu ka bar abinda kuke magana akaiba.
SUBSCRIBE TO OUR CHANNELS @
# / @muassasa
# / @alfirasah
Don karin Bayani, Tuntube mu ta email addresses ko social network pages dinmu kamar haka:
muassasa.alfaidah@gmail.com
alfirasah.1@gmail.com
Telegram link
#t.me/joinchat/AAAAAEyt-6pqfGN...
Twitter.com/Mu'assasa1st
Facebook.com/Mu'assasatul_Anwar
Facebook.com/alfirasahtv
Ko ta Nambobin waya kamar haka.
+2349022109173
Пікірлер: 260
Alhamdulillahi ❤. Allah Ya saka da Alkhairi Bijahi AhmadulAmin Sallallahu Alaihi Wasallam.
♥️♥️ May Allah increase your knowledge my belovely brother Sayyid am always proud to born in tariqa
ماشاء الله تبارك الله
Subhanallah mashaallah
Wllh malam badan munaso sungane suba komai bane dasai ince Ina Mai baka hakuri kayi watsi dasu Ina qara tayaka addu'a Allah yatsare manakai yaqarama son Annabi SAW Muna godia Amma wancen zindiqin wllh kaiba tsaransa bane a karatu
Masha Allah
Masha allah
Masha Allah ....
صحيح والله
Allah ya biya malam Sheikh Abdul fatahi
allah kare manakai allah karo ilimi amin
Alla ya saka
Allah ya bada lada
ماشاءاللہ جزاك اللهُ وعنا خیرا جزاء یا شیخ أبو الفتح
Allah kanuna muna gaskiya kabamu ikon Binta kanuna muna karya karya ce kaba mu ikon bari ta ameen
بارك الله فيك وجزاك الله خير ا
Merci
Allah yasaka da alkhairi kuma Allah ya bada sa,a insha Allahu sai kakai su kasa shidama duk abinda yakeyi suna yake nema sai kayi maganin shi in Allah ya yarda Allah yakara lafiya da nisan kwana
Allah yasaka da alkairi
S.A.W ❤🙏🙏 Mungode sosai 💋
Am appreciate more better for you son of darika
Allah yasakada allhere
kwaraiko bai iyazuwa yarantse kamar namaigaskiya maiguduma allah jinsa darahama
Masha Allah !
Jamu muje gaba dan Allah da manzunsa ❤❤❤❤❤❤❤
Allah ya saka da alheri malam aboul fatahi... Wanan ba malami bané dan wassan koikoyo haussawa né wanan ba abinda yassani a tchigaba da kawo mana haské malam aboul fatahi...
Allah yasaka Malam amma kabar wannn kwai suna yakeso yyi wlhy
Ma sha allah ,Allah ya saka da alkhairi, proud of dariqa ,Alhamdulilah
حفظك الله ورعاك من كل شر وسوء
Dan Allah tambaya ta itace ya akayi haqorin ka na gaba ya cire
Kaji tsoron Allah, Manzon Allah ya hana mu maza muja tufafin mu a kas
Allah yasakamaka da alkairi Dan Allah inhar bazasu fasaba kada kafasa malam
Nagode sosai Allah yasaka da alkairi sayyadi
Allh ya chiryeka wllh Keima taka tana zuwa Zakaga sakaiya daga allh incha allh
@salihuabubakar6996
4 жыл бұрын
Kuje kunemi sani kudaina rayuwar jahilci ku kawo hujjoji ake magana ba baragada ba
Allah ya taimake ka. Cikin aikin ka na fadakar da jama’a
Assalamu alaikum warahamtullahi wabarakatahu dan bidi a kakuma ga allah katuba dan jari hujja kaji tsoran allah dan bidi à
Gaskiyane sd kasha gabansu munbarsudakaikaɗaima basai wani yasabakiba ka ishesu allah qaramana son annabi s a w
@mohammadbasir5338
4 жыл бұрын
Wanan mutumen yakamata anemasa maganin hauka
@i.r.mi.b.k6535
4 жыл бұрын
@@mohammadbasir5338 wakenan
Allah yasaka da alkhari mlm
Mashaa Allah
Allah Ya saka da Alkhairi Allah Ya kara ilimi da basira
ALLAH yasaka mlm
allah yate maka
Allah ya kara basira ya Shehi
Masha Allah ubangiji Allah ya Albarkaci rayuwarka ya sayyadi yakareka daga sharrin masu sharri
Allah yakara basira ,yara kanana masu ilimi ,gaskiya muna jindadin karatunka ,domin muna farkawa daga yaudarar da ake mana
Allah ya shiryeka mai bautar inyass
@salihuabubakar6996
4 жыл бұрын
Gaskiya kun daku wait ina kabiru gwambe shugaban y'an Boko Haram da sauran jiga jigan naku ashe ba ilmin duk baragada ce gaskiya ruwa ya karewa dan kada sai zamiya Allah ya kyauta
@fadheeluimamsaad6694
4 жыл бұрын
producern zamani to kai mai bautar ibnu taimiyya da gumi gungumen hutan jahannama Allah ya shiryeka kaima
Allah yasaka da alheri
Allah saka
Dan Allah Dan Allah meyasa tin bayin Allah nan sunaraye bakache komai akansuba sai yanzu bayan basu araye kaji soron Allah???? Kuma ka ki tinani kaima
Kunce baku kafirta yin izala shikuma ya kawo video wanda kuke kafirta mu kaga nan karyace kai kiri kiri
Ai ba hyan dariqa kadai suka kafurta ba.sun kafurta dukkan musulman najeriya ma akan siyasar dimikradiyya.ai izalar yau sai a hankali kawai.amma gaskiya ya kamata musulmai su daina wannan kushe'kushen junan kowa yayi nasa kawai,saura sai a hadu a wajen da ba jayayya.kuyi da'awar musulunchi kawai,kamar yadda Annabi Muhammad(saw)yayi.kuyi qira ga kafurai su shigo musulunchi.inaga hakan yafi mana muhimmanchi.
Slm akarama kallahu wlh maganar ka hakane Allah ya saka da alkairi
Hmmm Allah bayakama mutum da laifi kai tsaye sai anje Lfy
Allah ya kara karfafa guiwa ya kara fadadama kirji
❤️
Allah ya kyauta
Zancen banza Babu Wanda ya yaqi haqiqa kamar ibn alqayyim kaje ka qara nazari
Allah saka da alkheir malam dan shehu jikan shehu
Don AlLah ka Manta da wanna yaro... Be da fahimta ko kadan...
👍👍👍🌷🌹🥀aynzune natabatar dakayi batojanene nagode
Ya Allah ka taimaki Mai gaskiya...
Allah ya saka ma da alheri aboul fatahi ka daga kowa kaffa Mouna taré dakou Mouna djin dadi wlhi...
@armaisuhu719
4 жыл бұрын
Aman ke jika ce jihila daba kawai wawiya ke risin tarbiya da anzo ga yan izala angama
Masha Allah. Malam please amana Karin Haske dangane da Sharif Mu'azu Dan Allah? Wai dagaske wanda ya ganshi yaga manzon Allah?
kai wallahi gaskiya dayace kudaina kamekame izala
Mu Allah ne maulan mu ba wani shehu ba. Hmmmm
@ismailbaba6558
4 жыл бұрын
Abdurrahman muazu fagge m ku ai gumine maulananku ba Allah ba tinda yache siyasa tafi Sallah kuma kun yadda
@fadheeluimamsaad6694
4 жыл бұрын
Ismail Baba wannan gaskiyane magananka basu da maula wanda yafi gumi da ibnu taimiyya
Godiya muke al shek abil fathi allah qara lfy
Gaskiyane malam Allah yasaka amma kusani malam dama sauran jamaa wato yen izala suna sone suyi anfani da wannan yaron ne dan kar asamu ayi wannan audion da kuka dauki alkawali sabi da haka malam shi wannan malamin duniya tarigayi tasani ba malamin ilimi bane
MashAllah....Allah kara kusanci,na karu sosai da irin bayanan dakake.
Malan anankayegaskiya allah yasaka
Bari infadama abin da bakasaniba izala itane mai fada aji A Nigeria baku yan bidi,a ba da zaku jabakinku kuyi shuru da yafimaku ku banda Sheri ba abun da kuka iya wallahi izala tayigaba ko mai zakace kace izala sak
@hawahwaw4829
4 жыл бұрын
Insha Allah sak
@salihuabubakar6996
4 жыл бұрын
Wan Nan shine rawuwar kifin rijiya gaskiya ta fito fili ashe duk acikin rudu kuke yawo gaskiya ruwa ya karewa dan kada sai zamiya
@salihuabubakar6996
4 жыл бұрын
Bayan fantami sai wa ai mune kudi mune gwamnati kadai rasa abinda zaka ce gaskiya kunji kunya
Aslm masha allah gsky ne malam abulfatahi madallah allah ykr basira
Malam dan Allah kadena magana da wannan jahilin.mungode Allah yasaka
Gaskiya ne maulana.idan ya isa shi dan halak ne yazo azauna da shi muqabala..
@hawahwaw4829
4 жыл бұрын
Baida lokacin wannan surutun
Allah yabiya mallam
Allah ya sakawa Malan kagayama wancen jihilin yaje makaranta ko yashiga dirama
Allah yasaka da alheri malm
Abin dai ba iklasi
Allah yasaka da alkairi amma sayyadi dama karabu da wannan jahilin ai shi neman suna yake
Gaskiya na lura mahaukaci ne
@salihuabubakar6996
4 жыл бұрын
Gaskiya kunji kunya wallahi na dauka zaku kawo hujjoji to ashe duk acikin rudu kuke yawo sai zage zage lallai ruwa ya karewa dan kada sai zamiya
@sadiquahmadu8893
4 жыл бұрын
@@salihuabubakar6996 baida ilimin komai sai rashin tarbiyya
Allah katimaki malam hum ayi bazasu iyawaba
Allah ya kara kusanci ga annabi Ina yin ka
Aslm allah yasaka da alkayri
Allah kara lpy dodon yan izala da sunji gunjinka se hankalinsu ya tashi
@fadheeluimamsaad6694
4 жыл бұрын
Ameen Dan izala muna tayaka da wannan addu’ar naka sabida shedan hanyarsa daban dana dakuma hanyar manzon Allah (S A W) hanyane daban baxasu haduba muma muna rokon Allah ya rabamu daku yan izala Ameen summa Ameen
Malam.Allah ya shiryemu ganadaya.amman wannan maganar ibn taimiya yanq kawo maganganun ne kafin yayi raddinsu ko kuma bayan yayi raddin su.meyasa bazaka karanta bayaba kuma ka karanta gaba.kakasance mai adalci mana.
Malam Dan Allah ina bukatar lambarka
kai gaskiya wannan mutumin bashi da tsoron Allah.
Matsalar ka son zutchiya. Kuma kana magan ganu diyawa Massu tchin karo da juna. Kuma yawan kare bagaran kane ke kayka ga wanan matsalar. Allah yassa mugane!
Duk wannan magana da kake fah, kana son ka nuna cewa duk wanda baya darika dan wuta ne kenan, kune musulmai
Ko kaso ko kaqi say anyi sunnah bidia ana cikin ban kwana da ita incha allah
@salihuabubakar6996
4 жыл бұрын
Wallahi kun makara anadai bankwana da izala aduniya ma ba Nigeria ba yanzu haka masar ta haramta karatun izala akasar ta ka dunga binki ce gaskiya ruwa ya karewa dan kada sai zamiya
@mammansanishuaib1548
4 жыл бұрын
Bidi'a ae kune in bidi'a saboda wannan bawan bawani san rai a cikin maganarsa
Kuma kiran da kuke yi cewa kuma Ahlul Sunnah ne bayan kuna cikin bidi,a dumu-dumu, yayi kama da yadda wasu kiristoci hausawa arnan Arewa suke cewa, 'ai muma musulmi ne tunda Musulunci ai tsoran Allah ne' bayan aqeedarsu da ayyukansu sun yi nesa da Musuluncin kwata-kwata. To, amma ba za ka ta6a jin Musulmi ko mai watsewarsa ya yadda a kira shi kirista ba. Haa kaza, ba wani Ahlul Sunnar kirki da zai yadda a kira shi dan darika kamar yadda ku kuke shiga rigarmu kuce, 'ai muma Ahlul Sunnah ne. Oh! Ashe dai ana so ana kaiwa kasuwa wai in ji Malam Bahaushe. To, ku gaggauta sakowa daga kan katanga mana ku huta. Kuma kai menenene ya sa kai kullum ba ka da wani karatu na kirki da za ka sa domin amfanar Al,ummar Musulmi kamar yadda wadancan Malaman da kake ciwa mutunci suke sawa, sai dai kullum kai dan ina da raddi ne da kuma cin mutumci da kage da sharri? Kai tir da wannan halin naka! Allah kuma Ya shirya.
@salihuabubakar6996
4 жыл бұрын
Wallahi kowa ya ganeku ai sunnar ku karya ce tayaudarar jama'a,ni abin nabani mamaki, yanzu makiyin annabi yayi ikrarin sunna, wai ina kabiru gwambe shugaban y'an Boko Haram da sauran jiga jigan naku, gaskiyar maga izala boko Haram kun maku, matasan darika kadai sun gagareku, Allah yasa mu y'an birni ne, yaudara sai dai kauyawa Allah ya kyauta
Malam kayi daidai wlh
Don Allah malam a kenu da ilim hakika
Amma malam kai Jahili ne dan maiguduma ya sapci alqur-anay shi ne yana Nuna da ya na kan gaskiya minene kafiray na Makka ba su yiba wa manson Allah (saw) ba su ce in day addinin sa gaskiya ne Allah ya sapko musu wuta à sama Allah ya yishi to wannan ya na Nuna da addinin Allah ba gaskiya ba ne guda cenan
Allaha sakada alhiri
Kai malam wani irin jintufa a kai nife wannan jintufin da annabi yayi na saure nefa malam haba malam ba na aladabane malam. Kai malam
Wanan gason rogonfa in ana maganar ilmi ai bawan inyas bashi da tacewa
Muna godiya malan
Ma'asfala minal qa'abaini minal izari fa'fin nar.(buhari)hadisi na 5 a saba'una hadis.
Kai in ka isa ka fito ka amsa Questions din da yayi ma a video Mana. In dai kayi Dan Allah baka bukarar godiyar mutum.
Insha.Allah izala bazata ayfi ftsararre kamar wannan yaro ba izala kuwa sune banyan masoya Annabi har bakinka yabume saboda fitsara da rashin nutsuwa irin taku ubanka ne dan ta.adda