Dumi Duminta yanzunan kotu ta yanke Hukuncin da Bai Yi wa Lauyoyi Dadi ba kan rigicin Sarautar Kano

Majalisar Dattawa ta gargadi ’yan Najeriya kan wani gurbataccen man dizel daga aka shigo da shi kasar daga kasashen ketare.
Babbar Kotun Kano ta umarci lauyoyi da su daina yin hira da manema labarai kan dambarwar masarautun jihar.
Kotun ta sanya ranar 18 ga watan Yuli, 2024 domin sauraron shaidu a shari’ar mutumin nan da ake zargi ya cinna wa mutane wuta a yayin da suke jam’in sallah Asuba a cikin masallaci a Jihar Kano.
The Senate has warned Nigerians against contaminated diesel fuel imported into the country from foreign countries.
The High Court of Kano has ordered lawyers to stop interviewing the media on the state's royal crisis.
The court has set the date of July 18, 2024 to hear witnesses in the case of the man who is accused of setting people on fire while they were praying Asuba in a mosque in Kano State.
Dumi Duminta yanzunan kotu ta yanke Hukuncin da Bai Yi wa Lauyoyi Dadi ba kan rigicin Sarautar Kano
________________________________________________
Mi3novel zata dinga kawo muku labarai kan
Jaruman kannywood,
Y'an siyasa
Abubuwan Al-ajabi
CeCe kuce
dama tarihin rayuwar su
Da sauran labarai kan fitattu a fadin duniya
Sannan zata kawo labaran hausa novel
MI3 novel will bring you news about Kannywood actors
Politicians
And their Biography
And other news about famous people around the world
And then it will bring news about Hausar novel
Dan Mana subscribe domin samun Shire shirenmu da zarar min daura Kuma ki dinga ziyartar channel Mi3 novel domin labarai Kan kannywood, Siyasa, tarihin rayuwar su, da suaransu
subscribe always visit my channel and get news on kannywood, Politics, Biography etc
#mi3novel #Mi3novels #kannywood #hausa

Пікірлер

    Келесі