Prof. yayi fadi gaskiya kuma ya sauke nauyi, Allah ya saka da Alkhairi, sarakuna da malami da masu kudi yakamata suyi kokari su sauke nauyin dake kansu Sannan ya ragewa talaka yayi karatun ta nutsu a kakar zabe me zuwa yayi tunanin wanda zai zaba ya wakilceshi, wala Gobna, shugaban kasa ko yan majalisa, Allah ya kawomana sauki da karshen wannan hali da muke ciki. Ameen.
@leaderofnow26 күн бұрын
Prof Allah ya maka albarka mungode. You Are what Nigeria needs. Truth speakers. Kuma Buhari ya ci amanar ka
@muhammadlaminuashemi26 күн бұрын
Katsina wa kunya gareku ba de tsoro ba💪🏼💪🏼💪🏼
@user-lm3kf8zw1b11 күн бұрын
Allah saka da Alkhaari prof.
@ShehuUsmanshagari25 күн бұрын
Allah ya saka da alheri
@mohdisah700617 күн бұрын
Prof.Allah yakara sutura
@ELHARUN9826 күн бұрын
Inamuku fatan alheri
@MohammedMustahqa20 күн бұрын
❤❤❤❤❤❤❤❤
@USMAN..DONO-t1h25 күн бұрын
Prof gaskiya ne dattijan arziki
@ibraheemmuhammad170026 күн бұрын
Naji dadin wannan tattaunawa kwarai da gaske an ta6o min abubuwa da dama da sukeyi min kai kai maganar gaskiya Nigeria tana bukatar taimakon dukkan wani wanda yake da ruwa da tsaki a harkar tsaro ana cutar bayin Allah da basuji basu gani ba Allah kawo mana karshen wannan rashin kishin. Allah ya saka muku da mafificin Alkairi ya kara muku daukaka kuci gaba da tsage gaskiya da wayar da kan al'umma.
Пікірлер: 10
Prof. yayi fadi gaskiya kuma ya sauke nauyi, Allah ya saka da Alkhairi, sarakuna da malami da masu kudi yakamata suyi kokari su sauke nauyin dake kansu Sannan ya ragewa talaka yayi karatun ta nutsu a kakar zabe me zuwa yayi tunanin wanda zai zaba ya wakilceshi, wala Gobna, shugaban kasa ko yan majalisa, Allah ya kawomana sauki da karshen wannan hali da muke ciki. Ameen.
Prof Allah ya maka albarka mungode. You Are what Nigeria needs. Truth speakers. Kuma Buhari ya ci amanar ka
Katsina wa kunya gareku ba de tsoro ba💪🏼💪🏼💪🏼
Allah saka da Alkhaari prof.
Allah ya saka da alheri
Prof.Allah yakara sutura
Inamuku fatan alheri
❤❤❤❤❤❤❤❤
Prof gaskiya ne dattijan arziki
Naji dadin wannan tattaunawa kwarai da gaske an ta6o min abubuwa da dama da sukeyi min kai kai maganar gaskiya Nigeria tana bukatar taimakon dukkan wani wanda yake da ruwa da tsaki a harkar tsaro ana cutar bayin Allah da basuji basu gani ba Allah kawo mana karshen wannan rashin kishin. Allah ya saka muku da mafificin Alkairi ya kara muku daukaka kuci gaba da tsage gaskiya da wayar da kan al'umma.