Ba za mu bari a kai takarar shugaban kasa kudu saboda son kai ba - Sule Lamido

Tsohon gwamnan jihar Jigawa, kuma jigo a jam'iyyar adawa ta PDP a Najeriya Sule Lamido, ya ce ba za ta yiwu, a mika wa yankin kudancin kasar takarar shugaban kasa a jam'iyyar a kakar zaben 2023 saboda kawai son kai ba.
Yayin wata hira da BBC Hausa, tsohon gwamnan ya ce ba laifi bane idan an yi hakan saboda tunanin zaman lafiya da kuma son farfado da tasirin jam'iyyar a yankin arewa, wadda ake sa ran za ta karbi mukamin shugabancin jam'iyyar.

Пікірлер: 9

  • @asla640
    @asla6402 жыл бұрын

    Muna bayan ku allah ya maida wa yan arewa hankalin jikinsu musanman yan arewa

  • @user-bm6mi6eb1e
    @user-bm6mi6eb1e2 жыл бұрын

    Allah ya hada kan mu ' yan Najeriya Allah ya taimaka mana ameen

  • @ibrahimshehu2089
    @ibrahimshehu20892 ай бұрын

    My mentor

  • @danmameajamagana
    @danmameajamagana2 жыл бұрын

    Gaskiyane wallahi

  • @ibrahimadamu1970
    @ibrahimadamu19702 жыл бұрын

    Slm Wannan yayi daidai daga Ibrahim adamu kure auyo jigawa

  • @makarantatv6760
    @makarantatv67602 жыл бұрын

    Très bien

  • @ayyoubkamalou4393
    @ayyoubkamalou43932 жыл бұрын

    Abunda dayafada daban title inda kuka rubuta daban

  • @mustafaharuna9810
    @mustafaharuna98102 жыл бұрын

    Kudaina rubutamana Karya Dan allah

  • @islam.jiyanaatv8710
    @islam.jiyanaatv87102 жыл бұрын

    Abun da kuku rubuta ba haka yafada ba