Ba za mu bari a kai takarar shugaban kasa kudu saboda son kai ba - Sule Lamido
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, kuma jigo a jam'iyyar adawa ta PDP a Najeriya Sule Lamido, ya ce ba za ta yiwu, a mika wa yankin kudancin kasar takarar shugaban kasa a jam'iyyar a kakar zaben 2023 saboda kawai son kai ba.
Yayin wata hira da BBC Hausa, tsohon gwamnan ya ce ba laifi bane idan an yi hakan saboda tunanin zaman lafiya da kuma son farfado da tasirin jam'iyyar a yankin arewa, wadda ake sa ran za ta karbi mukamin shugabancin jam'iyyar.
Пікірлер: 9
Muna bayan ku allah ya maida wa yan arewa hankalin jikinsu musanman yan arewa
Allah ya hada kan mu ' yan Najeriya Allah ya taimaka mana ameen
My mentor
Gaskiyane wallahi
Slm Wannan yayi daidai daga Ibrahim adamu kure auyo jigawa
Très bien
Abunda dayafada daban title inda kuka rubuta daban
Kudaina rubutamana Karya Dan allah
Abun da kuku rubuta ba haka yafada ba