Akan me suka tattauna??? Asadus_sunnah Ya tura min wani Bidiyo kuma ya kira Ni mun yi Magana

Ойын-сауық

Пікірлер: 19

  • @alhaliyumuhammadinuwa7766
    @alhaliyumuhammadinuwa77662 ай бұрын

    Tsohon najadu arnenzamani makiyin iyayen manzon allah s.a.w

  • @harounaabdoucommerce5542
    @harounaabdoucommerce55423 ай бұрын

    Ameen ya Rabi ❤❤❤❤❤

  • @AzizTuil-ze7nf
    @AzizTuil-ze7nf3 ай бұрын

    ❤❤🎉

  • @Mostafa123-wj1go
    @Mostafa123-wj1go3 ай бұрын

    الله أكبر

  • @Falaloumouhammed-rh3ox
    @Falaloumouhammed-rh3ox3 ай бұрын

    Allahu akbar Allah ya saka da alkheiri

  • @abbanahmadsuleman5538
    @abbanahmadsuleman55383 ай бұрын

    Abinda asadussunna yaturama kuskurene bayada masaniya akan abinda ya turamaka.miyasa baku fadin kuskuren fulani sena hausawa Allah ya karemu daga son zuciya.

  • @issagabassa7049
    @issagabassa70493 ай бұрын

    ❤❤❤❤

  • @user-we6wn1nx7l
    @user-we6wn1nx7l3 ай бұрын

    ❤❤❤❤❤❤

  • @assoumanealtoibrahim1101
    @assoumanealtoibrahim11013 ай бұрын

    Allah ya ganada mu gaskia malam

  • @user-dm2sd8py6b
    @user-dm2sd8py6b3 ай бұрын

    Malam kafita daga haraka yan nigeria kawai yafi saboda malamsu wani lokacin Basa fadin gaskiya katsaya kasarmu kawai kabar wanan Jaga Jaga kasar

  • @user-ro6qf9li3e
    @user-ro6qf9li3e2 ай бұрын

    As salam warahmatullahi wabarakatu Merci beaucoup pour toute l'aide que vous apportez. Incha Allah

  • @user-kw9lf5vh3x
    @user-kw9lf5vh3x3 ай бұрын

    MALAM BAKA GYARABA

  • @aliabubakar6606
    @aliabubakar66063 ай бұрын

    Yoae malam sojojin Nigeriya gar aen banga da su haba malam kuzanga tunani in ba adoki aen bangaba yaya za ayi sae haosaw sukonta Fulani sunama diyansu fade sunade hanu tunfa soja sunkasa ae kunsan bayayuyuwa asadu sima srissni kisine yasanesi su Fulani miyasa basuma Fulani ta ahdanci sae hosawa miyasa asadu baya magana akanhaka

  • @MaryamZubairAbdullahi
    @MaryamZubairAbdullahi3 ай бұрын

    MU YAWAITA SALATI GA ANNABI MUHAMMAD SALLALLAHU ALAIHI WASALLAMA ❤

  • @hussainiumar8146
    @hussainiumar81462 ай бұрын

    Anna ake kashe fulani?

  • @aliabubakar6606
    @aliabubakar66063 ай бұрын

    Miyasa ba aha magana ga hakin hosawa da Fulani suke zaluntarsu sae kuyita magana ga hakin Fulani suda kezalunci Allah ya sakama malam baelo yabo siyake gayin gaskiya ku kunaso hosawa sukonta kulum Fulani suna kasesu to bayayuyuwa dole aen banga sudoki fansa jinin danginsu da sunkama ba fulace sukasesi kawae inde dan ta adane suma Fulani insun kama mutane ware danginsu suke sae sukase hosawa miyasa baku magana suzanga kase Fulani danginsu

  • @user-ed1in6cz8i
    @user-ed1in6cz8i3 ай бұрын

    Suda sukekashe mutane fa

  • @mukhtarabdullahi4224
    @mukhtarabdullahi42243 ай бұрын

    واتقوا فتنة لاتصيبن الذين ظلموا منكم خاصة Durban bayin Allah anakashesu yara da mata babu wadda yayi magana a kasar nan Wanna ya munafurci afili jinni bayin ALLAH ba zai tafi a banzaba Duk mai hannu aciki yasani

  • @BachirouAssoumana
    @BachirouAssoumana2 ай бұрын

    Watanankassachedabakousosounakabadahoro

Келесі