Abubuwa 5 ne Kadai Allah Ya Wajabta wa Miji Adalci a Kai

Dr. Mansur Isa Yelwa Esq.

Пікірлер: 21

  • @yacoubafaiza1842
    @yacoubafaiza18422 күн бұрын

    Mallan Allah ya saka da alkhairi

  • @Zahrafatima-b8z
    @Zahrafatima-b8zКүн бұрын

    Hum nide banganeba 😢kamar de abinda malam yace da gyara sosay wlhi

  • @umarabdulmumin8882
    @umarabdulmumin88828 ай бұрын

    Wannan fatawar taka akwai ganganci aciki, kayi tufka kuma kazo kana warwara, lallai akwai rashin fahimtar adalci cikin fawarka, wallahu aalam

  • @umarabdulmumin8882
    @umarabdulmumin88828 ай бұрын

    Domin a fahimtarka zan iya sayawa mace daya hollandaise wax dayar kuma na saya mata yar gana ko, sannan zan iya sayawa mace daya basmati rice dayar kuma na saya mata gero tarinka tuwon buski, Allah kara fahimta

  • @taibaabubakari5550
    @taibaabubakari55506 ай бұрын

    Masha Allah Tabarakallah Sheikh ❤❤❤

  • @umarabdulmumin8882
    @umarabdulmumin88828 ай бұрын

    In har ka yadda awajan murmushi da sakin fuska ance a kwatanta adalci se a wajan abunda yau sune ma gaba wajan rabuwan kan maaurata nan ne bazaa kwatanta adalci ba? Allah karawa malam Lafiya

  • @koginzuma1548
    @koginzuma1548 Жыл бұрын

    Masha'Allah

  • @babanazir862
    @babanazir862 Жыл бұрын

    Allah ya saka da alheri

  • @miimiyyatv544
    @miimiyyatv5449 ай бұрын

    masha Allah

  • @maryambello-fv1jc
    @maryambello-fv1jcАй бұрын

    Masha Allahu

  • @SabituMussa
    @SabituMussa2 ай бұрын

    😂😂😂❤ You

  • @yusufhalliru8864
    @yusufhalliru88642 ай бұрын

    Nice

  • @NuraddeennEbnisalihu
    @NuraddeennEbnisalihu4 ай бұрын

    Allah yasakama da gidan aljanna mln

  • @RabouoRabouo-lj6ju

    @RabouoRabouo-lj6ju

    Ай бұрын

    Amiiiin

  • @maryamumar9050
    @maryamumar90507 ай бұрын

    Makaryacin banza akwae wlh kukekai mazannan wuta

  • @Alumdahtv21

    @Alumdahtv21

    7 ай бұрын

    Baiwar Allah ki ji tsoron Allah. Sannan ki kwan da sanin cewa duk abinda kika furta, musamman akan wani, Mala'iku suna rubucewa kuma Allah zai miki hisabi a kai. Sannan abinda malam ya fada ya ambace su ne da hujjoji da ya dogara da su cikin ayoyi da hadisai da kuma fahimtar malaman musulunci. Idan har baki gamsu da haka ba, me ya kawo zaki da cin fuska. Bayan kin saurare shi daga farko har karshe baki ji inda ya zagi wani ko wata ba, balle cin mutunci su. Ina miki nasiha da ki kiyaye lafuzan ki wurin magana akan ko waye, balle kuma wanda yake isar da sakon Allah da Manzon Sa. Allah Ya sa mu dace.

  • @bawaaliyu9821

    @bawaaliyu9821

    3 ай бұрын

    Haba maryamu Umar miyakawo zagi chiki tambayafa akayimai yafadi abinda yafahimta tokema saiki kawo hujja kiwarware bazagiba

  • @user-hj7im2zf8y

    @user-hj7im2zf8y

    2 ай бұрын

    Ashsha, ba zaginsa ya kamata kayi ba,

  • @RabouoRabouo-lj6ju

    @RabouoRabouo-lj6ju

    Ай бұрын

    Innalillah Kajistoron Allah

  • @user-pb9kp5ke2y
    @user-pb9kp5ke2y5 ай бұрын

    Malam kujistoron allah kuke haddasa ma aurata fada

  • @Alumdahtv21

    @Alumdahtv21

    5 ай бұрын

    Baiwar Allah ke ce zamu ce ki ji tsoton Allah. Saboda Shari'ah ba son ran ki zata bi ba. Ki ji Tsoron Allah ki gane cewa Allah ne mai doka da tsari ba ke ba. Maganar da malam ya fada ba maganar sa ya dada ba, zancen da Shari'ah take kai kenan. Menene ya kawo cewa su suke hada Ma'aurata fada? Please dinga lura da sanin me muke fada a lokacin da muka ga kamar abu bai dace da son ran mu ba. Dama ba son ran wani Shari'ah take bi ba. Abinda Allah Ya fada shi ake bi.