Abin da ya sa Musulunci yake kara karfi a Burtaniya -Shugaban Musulmi | Trust Radio

Albarkacin Ranar Yaki da Kiyayya ga Musulmi ta Duniya, Shugaban reshen London na Kungiyar Musulmin Najeriya Mazauna Burtaniya, Sheikh Abdul Razak Ibrahim, ya bayyana yadda Musulunci ke bunkasa duk da kalubalen da mabiyansa suke fuskanta a can.
#hausa #arewa24 #arewa #Trustradiolive #foryou #fulani #muslim

Пікірлер

    Келесі