Abin da ya sa Musulunci yake kara karfi a Burtaniya -Shugaban Musulmi | Trust Radio
Albarkacin Ranar Yaki da Kiyayya ga Musulmi ta Duniya, Shugaban reshen London na Kungiyar Musulmin Najeriya Mazauna Burtaniya, Sheikh Abdul Razak Ibrahim, ya bayyana yadda Musulunci ke bunkasa duk da kalubalen da mabiyansa suke fuskanta a can.
#hausa #arewa24 #arewa #Trustradiolive #foryou #fulani #muslim
Пікірлер