Abin da ya sa muka raba gari da Tijjani Asase Kanabaro a shirin a Duniya - Sunusi Ɗanyaro
Daraktan fitaccen wasan kwaikwayon nan mai dogon zango wato A Duniya Sunusi Ɗanyaro Sani, ya bayyana dalilan da ya sa suka raba gari tsakaninsa da furodusan shirin jarumi Tijjani Asase.
A zantawarsa da Freedom Radio Ɗanyaro ya zargi Asase da yiwa shirin zagon ƙasa da cin dunduniya don kawai Daraktan ya nemi a yiwa shirin kyakkyawan tsari mai ɗorewa don magance sulalewar kuɗi.
Daraktan ya yi bayani filla-filla kan yadda ya riƙa bai wa Asase Miliyoyin kuɗi a kan shirin amma daga bisani hakan ya yi sanadiyyar rushewar alaƙarsu ta tsawon shekaru.
Ya ce wasu daga dattijan masana'antar Kannywood irinsu Malam Ado Ahmad Gidan Dabino sun yi ƙoƙarin ganin an samu daidaito amma lamarin bai yiwu ba domin Asasen ya ce ya riga ya hau teburin naƙi.
Amma duk da haka Daraktan ya sha alwashin ci gaba da gabatar da shirin.
Dangane da waɗannan zarge-zarge Freedom Radio ta tuntuɓi jarumi Tijjani Asase amma ya ce ba zai ce komai a kan wannan lamari ba.
Пікірлер: 345
In Allah Ya Yadda baza kayi kasa ba, Allah Ya taimake ka don Manzon Allah SAW
Allah ya tsinewa kanabaro, da izinin Allah duk shirin da yake ciki bazaiyi albarka ba.
ALLAH sarki bawan Allah. Wlh Kai na daban ne wlh Allah yayi maka jagora a rayuwa alfarmar shugaba s.a.w❤❤
Karka damu mai gaskiya yana tare da Allah. Duk abinda Allah yayi zaka zama babu wanda ya isa ya hanaka, hassada ga mairabo taki. Allah ya taimaka Sanusi Danyaro Sani. Amin Ya hayyu ya qayyum 🙏
Muna tare dakai da nadena kallo sabida bashi amma wlh muna tare dakai Allah qara maka daukaka
Gaskiya Kanavaro bai kyauta bah. Kuma ya bani kunya indai har gaskiya ne abin da ya faru
😢Allah ubangiji yasaka maka Insha allah se kafi Hk daukaka da yardar ubangiji Allah baya bayan azalumai
Gaskiya inde wannan labarin hakayake tijjani asase bekyautaba kaikuma kayi hakuri dama daukaka tanazuwa daqalubalai deyawa nafara kallon aduniya tindaga na 6 kuma zamucigaba da kallo insha allha
Wanda ba à hasada ba kowa bane Allah ya kara tufa asiri
Allah zai sakama da alkairi shikuma yana duniyar ai kasa edo kai kallo wlh tun anan zaiga sakayya
Gaskiya ka Kara hakuri Allah Yana tareda Kai Kuma haka daukaka take Akwai kalubale acikinta kachi gaba da jajircewa zumunchi gaba da Goya ma baya
Gaskiya ne. Mu kallo kawai mukeyi Amma bamusan menene yake faruwaba atsakanin Kuba. Just we watch it
Allah sarki rayuwa kenan gaskiya kayi kokari sosai amman Allah yana tare dakai kuma yana tare dakai in sha Allah kullum kasake daukaka in sha Allah
Amma be kyauta ba sam. Allah kai mana mgni da maciya amana
Allah sarki duniya kenan dagayau aduniya bazaiqarawusheniba inshallah
Idan har wannan bayanin da kayi ya tabbata . Tijjani asase ka gaggauta Neman yafiya ga wannan bawan Allah idan kuma ba haka ba idan hakkin Sa ya fara binka toh Wallahi Sai ka yabawa aza zakinta Allah ya kyauta Allah ka rabamu da hassada. Sunusi dan yaro Allah ya dafa maka a chikin rayuwar ka
Yanzu awani tashane akye nuna film din aduniya . Nikam in sha ALLAH no going back, yanzu muka fara ganin film din aduniya
Kayi hakuri a duniya ne watarana sai labari kuma kallon shirin aduniya yanzu ma muka fara. Niger-Nigeria forever
Allah sarki wallahi Allah ya kara daukakaka.
Gaskiya rayuwa kullum darasi take koyamana.inshaallahu yanzun mukafara kallon A DUNIYA
Allah ya maida maka mafi alkhairi gaskiya abun baidadiba
Gaskiya damisa baiyi ba wlh naji badadi
Allah sarki sunusi Lalle kayi hakuri duk mai hakuri Yana TARE DA Allah ita rayuwa cike take da kalubale
Don Allah nima kuyi shira dani don Allah
Kayihakuri Dan baba Allah yapishi
In Allah ya yarda sai kafi haka
Allah sarki wlh nama rasa maizance, Allah yasakama, Wlh da inasan tijjani a sase amman wlh natsaneshi daga yau Allah
Jahilin banza , tabbas rashin ilimi baiyiba, InshaAllahu zakayi nasara
Allah yana tare da mai gaskiya
Gaskiya beyi adalci ba amma tunda kun dade tare ku daidaita kanku
allah ya sakamaka mai gidan mu ameen ya rabbi 🥰
Gaskiya hankalina yakasa yadda mutum zaiyi haka abin yayi yawa indai gaskiya ne wanna batun, Yana bukatar Neman afuwarka Dan chigaba darayuwa Mai inganchi
Agaskiya bai kweota ba Allah bada hankouri aduniya ko! Gobé india ans ansakata ayoube wallahi zamu kalla Allah bada sa ah
bako yaya Allah shine komai
Akan sa Sai mudena kalla
Wato Rayuwa kaji tsoran maici Amana😢😢😢😢
Allah sarki wlh banji dadin wan nan abunba Allah kyauta Allah rufa asiri Allah kuma y hada kanku gaskiya abin ba dadi
Da izinin Allah shirin a duniya sai yayi albarka fiye da lokacin da kanabaro yake ciki, kuma zamu cigaba da kallon shi.
Muna tareda kai Wlh Dari bisa Dari kodashi kobashi Sai Mun Kalli Shirin Aduniya insha Allahu
Wallahi Ina Bayanka 💯% duk Wanda Yace baza kayi Rayuwa ba idan Babu shi , Yi kokari ka Nuna mishi Rayuwan idan Babu Shima tafi Dadi. Sannan Allah Baya Rufe kofa dukka, Nemi Arziki Daga falalar Ubangiji, shine Ar_Razaku.
@IbrahimIbrahim-kj1xx
Жыл бұрын
Aslm Allah yakarama daukaka a baya ina mugun kaunar tijjani asase amma indai wannan maganar gaskiya ce wlhi ko wana films neh in dai dashi bazan kara kallah bah kai kuma Allah yasa kagama lfy ya tema keka dama rayuwa hk take
Lallai Ni kuma nayi alƙawarin zan cigaba da kallon wannan shirin daga yanzu har illa Masha Allah, Allah ya ƙarfafeka
Yanzu Zan koma kallon aduniya Wallahi 😭😭😭
Allah yasakama dalalhiri
In-sha Allahu wannan shiri yanzu aka fara kallon shi
Allah sarki Babu komai in Sha Allah it's just a test and exam shikuma zai Gane kuskuransa
Nima yanzu nafara kallon shirinma, Allah ya taimakeka
Dukkanku kunyi kuskure domin kuwa Allah da kansa ya saukar da aya guda akan muhimmancin rubutu .... da kunyi abun a rubuce bisa ka'ida da bazaku samu wannan matsalar ba
Dama rayuwa hk take Allah yafishi Allah ze temakeka shi kuma ze gani Allah yakarama daukaka
Idan dai Har Abunda Sanusi Yaro Ya Fada Gaskiya ne, Wlh Asasse Ka Fado Qasa Ba Nauyi😢
Ynxu ma muka fara kallo Danyaro Kae dae Ka cigaba da jajircewa Allah ya taemaka
keep it up brother, Allah ya rabaka da makiya kuma wayanxu muka fara kallo aduniya
Allah ya hadaka da wadanda suka fishi amana 😢😢😢😢 Allah kuma yasaka maka
Insha Allah sai Allah yasakama😢
Allah sarki😢 allah y shiga alamarinka
Mukuma yanzu muka para kallon aduniya. Kuma inshaa Allahu my zamuyi promoting film din. Shikuma gashinan ga duniyar
Allah sarki rayuwa komai yyi zafi maganin sa Allah Bbu mai bada daukaka sai ubangiji Allah shine mai yin komai ko da shi ko bbu shi Allah zai daukaka ka yadda baka tunani Allah ya shiga tsakanin nagari da mugu Allah yasa mudace baki 1 💯❤ Muna yin film din A Duniya 💯
Da karfin ikon Allah baxaka wulakanta a rayuwa ba.😭😭😭 Insha Allah xakai alfahari da rayuwar ka Koda anan gaba Allah kuma yakara shiga cikin al amuran ka yakara daga darajarka yakara kai matakinka gaba..... Daga karshe ina dada yimaka addu'ar Allah yakara rufa maka asiri duniya 🌎 da lahira ✍️
Haba kana ganin mutumin nan zaka gane mugune allah ba azzalumin bawansa bane
@yahayaumar2056
Жыл бұрын
Gaskiya bai kyauta makaba kuma yanzu muka fara kallon aduniya
Allah sarki Wlh tijjani Bai kyutawa wann bawan Allah ba Allah bimaka hakkin Ka BB komai kadau ki wann A matsayin jarabawa Allah Yana sama Yana Gani plz Dan Allah a taimakamun da number wann bawan Allah
Allah yashiga lamarinka amin
Gaskiya tojani Karene wlh naji na tsaneshi wlh
@mahammanbuhari6763
Жыл бұрын
Wlh naji natsaneshi arayowa Allah wadaransa wlh seyaga sakaiya
Agaskiya kayi kokari sasai director wlh babuwada zaiyarda da wannan cinkashi wanna ma wlh cindunduniyane director Allah yasaka maka da gaggawa.. Kuma karka manta da abudaya hakurin nan da kayi kakarahakuri director dama sai'ansha wuya akansha dadi wanan abun hassadane kwai bawani abuba Allah yasakamaka
Kakwantar da hankalin, Allah shine maiyin komai alokacin da yaso, babu wani mutum Dan yafita daga rayuwarka wani Abu za gagara yiyuwa😢
😢😢😢 Magar gaskiya bai yimaka Adalciba amma bakomi allha yana tare da kai allha zai isarma 😢😢
Allah ya bima hakkinka kuma ai Yayi a banza domin Allah ne meyi kuma shi zai zama gatanka A DUNIYA kuma yanzu muka fara kalla in sha Allah
Allah yashiga Tsakanin Nagari da mungu
Da na'fara kallo na dena Amma inshallah na dawo kenan har abada
Allah sarki gsky kai mutum ne nagari
Wannan sune suka kashe kannywood
Gaskiya naji badadi wlhi
Allah ya saka maka, Kuma insha Allahu bazaiga gazawar kaba, saidai nasarori bijahi Nibiyyina S, A, W,
Sunusi dan Yaro Allah Yana tare dakai babu Wani abu agaban Gaskiya da Amana Allah yakawara Rayuwarka Albarka ❤
A gskya na tausaya maka sosaii wlh🙏💯
Gaskiya naji ba Dadi sosai,naji a zuciya ta tijjani Bai kyautaba baiyi halin daraja ba, Ina Maka adduar Allah ya Saka Maka,sanna aduniya yanzu muka fara kallo zamucigaba da bi har ya kai inda zai Kai
Kaiii mutane ba amana allah ya kyauta
Allah Sarki wane irin wickedness ne wannan kaico wannan abu bai yi dadi ba. Allah ya mayar maka mafi alheri
kodashi kobabu shi A duniya zatayi nisan da bayyi tunaniba damanni actor dina a A duniya shi ne Abale da Mayaki Allah yayi jagora
Wlh har kuka sai danayi 😭😭 Allah ya isarma
A duniyar kenan
Ina sha Allah nima xandinga kallah
Mai hakuri mawadaci wannan shirin zaiyi albarka fiye da tabaya shi zaiyi ladama saboda mai hakuri bayayin ladama wallahi insha Allah 🤲
ƊAN ADAM BUTULU, Allah ya Ubangiji ya saka maka, tabbas rayuwa a yau wanda ka yadda da shi shine ke cin amanar ka, kuma tabbas makashinka yana tare da kai. Sannan in sha Allahu a hankali zai ga abinda ya girba tun a nan duniya, azzalumin banza kawai. A duniya kuma in sha Allahu yanzu ma aka fara, wasa farin girki💪💪💪💪💪💪💪💪
Allah ya dai dai ta tsakaninku amin 🤲
Dama azzalumi ne Allah zai sakama In sha Allahu dan yaro in sha Allahu
@aliyubaba7111
Жыл бұрын
Kanan Allah ya yana tare dakai
Wlh saida nayi kuka Innalillahi wlh naji babu dadiii Allah yasakama 😭😭😭😭😭😭
@maryamalhassan8022
Жыл бұрын
Duniya bbu gsky sis,shi duk atunanin shi idn bbu shi shirin zemutu
Kayi hakuri 😢😢😢Hakan nasara ce agunka insha allah zaka daukaka zaka Fi karfin komai
Allah ubangiji ya isarma wallahi
Sorri darakta babu komai daukaka ce hakan insha Allah muna taré dakai koda yaushe
Allah y saka mka
Wllh nadadae ban Kalli aduniya ba, Amma Danaji wannan batun insha Allahu bazai sake wuceniba
Karka damu yadda Allah yabaka bakasan zaka samuba ,to kayi tawakali dashi bawai wani bawan saba
Sanusi ❤️kayi hakuri ❤️ dan Allah ❤️kai keda ❤️ riba ❤️ mylove habibi
Kai Allah sarki
M͟u͟ y͟a͟n͟z͟u͟n͟n͟e͟ z͟a͟m͟u͟ f͟a͟r͟a͟ k͟a͟l͟l͟o͟n͟ a͟d͟u͟n͟i͟y͟a͟ i͟n͟s͟h͟a͟ a͟l͟l͟a͟h͟❤
Ashe dai maciyi amanane innalillah 😭😭😭
Gaskiya ko ya kamata Ku shirya ,Dan imba kanabaro toh ba a duniya
@user-lg7pp7nk5l
11 ай бұрын
Qarya ne
Isha allah za kayi nasara kuma shude a haka ze tsaya tunda maci amana ne shi
In shaa Allahu saiyayi nadamar abunda yayi maka.
Indai haka aka yi Aduniya yanzuma zaafara kallonsa Kuma insha Allah bazaiyi kasaba abinda akavashi yahanashi tsiya dukwanda bazaiba asakamana wani makinsa
Na ji dadi da Ka fahimci yadda abubuwan da ke tafiya... Allah sa Ka samu ikon saita komai.