A KARON FARKO MALAMAI SUN GOYIBAYAN ABDULJABBARU AKA MAGANA ME NAUYI DA WANI MALAMI YA FADA AKAN SA
Mungode da ziyartar channel dinmu tare da fatan kuna amfana da kuma jindadin channel dinmu
MUNGODE!!! MUNGODE!!! MUNGODE!!!
Kada a manta a danna alamar subscribe sannan a danna alamar kararrawar sanarwa
A shiga link dinnan na kasa dan ganin videos dinmu ayi subscribe sannan ayi like👍
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
/ @zumuncinmutv
#zumuncinmutv #hausa #arewa #hausafilms #albarkatv1 #mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #albarkatv #qwaratech #sayyadidrmuniruadamkoza #karatukanmalamandariqa #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamiviestv #wa,azi #musulinci #almajiranci #almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahamasadau #zawiyyaonline #muassasatv #alminhajtv #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyatv #aliartwork #sunnah #zumunci #kano #sarkinkano #kannywood #professoribrahimahmadmaqari #sheikhdahirubauchi #sheikhjafarmuhamudadam #africa #asadussunnah
Пікірлер: 65
Sabuwar shirine, Amma don Allah ina rokonko wato ku mabiyan Sheikh Abdul Jabbar, kada ku dauki mataki akan wannan magana, saboda mun riga da munsan take taken su, amma ku sa ido ku ga ikon Allah. 🙏🙏🙏Duk mabiyin Sheikh Dr Abdul jabbar kada ku Dauki mataki Akan wannan maganan.
Dan.Allah.kufahinceshi.bacinraine.yakedamunsa.akan.abinda.akaiwa.manxan.Allah.sallallahu.alaihiwasallam.Amenn
Wallahi quariya kake
Inama Allah godiya dakuma Kai sarki zaki
Sarki zaki kabari muga lambarsa dan shima muzagueshi dan BA malam bane
Baraka
Sarki Zaki Allah kara lafiya
ASSSALAMU ALAIKUM AKARAMAKALLAHU SARKI ZAKI, WALLAH AKWAI GYARA WAJEN GABATARWAR DA KAKEYI, MATSAYINKA NA DAN JARIDA BE DACE MALAM HASSAN YANA MAGANA KANA MAMAKI KANA KARYATASHIBA, IDAN MA MUTUN YACE ALLAH GOMA NE (10) ZAKA BARI YABAKA DALILI. AMMA YANAYIN GABATARWAR KANUWA BAKA YARDA DA BAYANIN MALAM HASSAN BA, AMATSAYIN KA NA DAN JARIDA WANNAN BA ADALCI BANE KABARI YAN BANGARE DAYA SU FAHIMTAR DASHI BISA HUJJONI. INA BIYAR TASHAR KA AMMA WALLAHI KARARA DUK MAI HANKALI YANA GANE KANA NUNA BANGARANCI, DANJARIDA BE NUNA RA'AYI NE AKAN ABUNDA YAKE GABATARWA, KARIKA BOYE RA'AYINKA INA WANNAN BAYANI NE ABISA GIRMA MAWA.
Assadussunnah Allah yakarama lfy
Alla yasaka da alkairi gaskiya afuto mungane ayiyaki nayarda
Hahaha sheikh Abdul jabbar allah barmana kou
Asadun roba
Allah yasaka malam musa asssdussunnah
Yaudai kahadu da mahaukaci dan mahaukaciya
Haka malamai suke a Gabon😁 Allah sarki Ilimi da malamai Maimakon wannan kisan mai yasa bakaje ka kashe Macroon na France ba wanda yayi zagin kuma yace zagin yake nufi...kodai qaryace kawai. Maqaryacin banza shashasha
SLM alkm Allah yakareka da cheerin macerinta Allah yakaramuku dauriya
Karya yake sarki
Sarki Zaki Allah karalafiya
Bamason shrine dankogo
Gaskiya sarki zakiyi 😂😂😂😂😂😜😜😜
@salisuaminu1736
2 жыл бұрын
Slm
Idan ana maganar giwa ba a maganar zomo,asadussunah yafi karfinka ka turo Wanda baya iya karanta Qur'ani daidai,da sunan malanta
Wallahi baka da hankali KAi guiya kake sha bakasamba annabi kai
Lokacin da malam abduljabbar yayi karatu kana tsumma asadun roba
Dama sarki xaki kasan cancanga
ABDULJABAR KISA
Su waye mutanan audu na kabara wannan sirarin jahilan mutanen da yake Tarawa a masallaci
Hassan Dai ba Malam Bah Dan Shegiya
Nazinjinama sarkijaki
Assalamu alaikum sarki zaki inama fatan alkhairi kataimaka min da number programs din nan please
SLM sarkijaki inasun number ka don nima inyi magana daya
Ina bayanka alla yakara faukaka
dan allah sarki zaki ga number tanan kakirani inasan magana da kai
@younghajee2764
2 жыл бұрын
Sadia please call this number
Bamu fahimci komaiba amaganarsa
S
Gayama wanda ba gabon Libreville banza
@tayaboumahamadou5769
2 жыл бұрын
🤝
Badaya kakeba karyane
Wlh Ina Bayan malam Hasan Nima Dani xaaje
Maganan asadus sunna magann banzace cewar wai wani bai isaba sai dai wane akan ilimi bb yaro bbu babba kutsayar wa da mutane addi daya dallah gafara wa yan nn malaman dukansu yar rainin hakalili ne wlh haba dallah
Malam Hassan is only if you have insight
@mamanesani6284
3 жыл бұрын
Inamaku sarki fatan alkairi
@abubuwaidrisdogarai1335
3 жыл бұрын
Aslm saki zaki muwkoda
Wanan mutun Hassan ba malami bane Bai ma kamata a saurare shi ba don ya ma abduljabar kage,sarki Zaki ana ganin girman ka da mutunci ka ka bar sauraron irin wanan mytum Hassan
@ahmadashiru5214
Жыл бұрын
Kaima neman suna yake kawoka ba addini kake yiwa aikiba Kuma duk wani kalamai na batanci yana litittafan malamanku wahabiyawa' yan taimiya
@ahmadashiru5214
Жыл бұрын
Suma malaman jahar kanon ai ba akan Annabi suke karewaba kowanne da manufarsa Amma ba akan Annabi bane in Dan hakane babu wani Dan izala da zai haye
@ahmadashiru5214
Жыл бұрын
Wannan maganar da kakeyi tsohuwar magance amma yayi shela shekru masu yawa yana Kira fito babu Wanda yafito sai sai taron dagi shima dan wata manufa ba dan Annabiba
Shima muna zargin ba dan QADIRIYYA BANE saboda kalamansa babu ladabi Sannan yace yan boko Haram yana kyamarsu Kyama batakai QIYAYYABA Kyama babu kisa a ciki Amma QIYAYYA zaka iya KISA.YADAI FADAMAKA GASKIYAR AKIDARSA . AMMA BA BAQADIRE BANE KAM .
To Allah ya kyauta mafi ingancin Al amari, shine kagabatar dashi bisa hujja, mabayyaniya, wannan shine ka'ida ta ilmi da hankali, abune mawuyaci kazo da hujja mabayyaniya akan abinda kake daawa, dafatan mlm Hassan Gabon zai kiyaye gaba.
@ahmadmuhammad3658
3 жыл бұрын
Yace yana da sirrin abduljabar shegene Amma gashi babu wani Siri da yake dashi,wanan kawai an biyashi yazo ya ci mutuncin shaik Nasir kabara da abduljabar wanan kadan kazafi ne ya ma bayin Allah Nan ita gaskia a bayane take haka Karya
@salisuabubakar4346
3 жыл бұрын
ALLAH YAKYAUTA ALLAH YA BAIYANA GASKIYA
Wannan munsan qazafi saboda haka munakira da mabiyan abduljabbar don Allah kada sudauki mataki domin kowa yasan yanzu tunda basuda hujja anakisu maqura toh wlh fitina kawai suke nema domin afasa zaman muqabala 🤣🤣🤣🤣🤣
Barakallah.fyka.malan.hasan.gaskiyar.malan.hasan
@malanhabibou8805
3 жыл бұрын
Baraka
gabon most go
Wannan mutumin bame lafiya bane
Hhhhhi gaskiya malam hassan kai gabo ne,kuma jahili,sannan maqaryaci,
Gabon masgo