A Gwamnatin Muslim-Muslim ace za'ai wannan abu, sa hannu kan yarjejeniyar SAMOA

Ойын-сауық

#karatuttukanmalamanmusulunci

Пікірлер: 20

  • @ismailibrahim4022
    @ismailibrahim40228 күн бұрын

    Allah ya kyauta. Amma ai dama kowa ya sayi rariya yasan zata zubda ruwa

  • @ishaqkhalid6816
    @ishaqkhalid68168 күн бұрын

    Allah yayi mana maganinsu

  • @MustaphaIsa-fm4rg
    @MustaphaIsa-fm4rg8 күн бұрын

    Wai wa yace muku wannan Muslimi ne shi

  • @user-cr4rk3cy5q
    @user-cr4rk3cy5q8 күн бұрын

    Jazakallahu khairan

  • @zakariyyamustapha7553
    @zakariyyamustapha75538 күн бұрын

    Hmmmm Allah ya kyautata inkaki fadin gaskiya a duniya a lahira zakuyi bayani Allah shiyasan gaskiyarku daku dasu

  • @abdurrahmanlawal9798

    @abdurrahmanlawal9798

    8 күн бұрын

    Me kake nufi kana goyon bayan Gwamnati ne ? Ko menene?

  • @ibrahimabubakar8415
    @ibrahimabubakar84157 күн бұрын

    Allah ya Isa tinibu

  • @ibrahimmuhammad2307
    @ibrahimmuhammad23077 күн бұрын

    Allah kakarfafi musulunchi a Nigeria daduniya bakidaya

  • @nashbash5573
    @nashbash55738 күн бұрын

    Allah yasaka da alheri sheik lawan Abubakar.Allah yabia.

  • @AbbaUmar-ib8hg
    @AbbaUmar-ib8hg8 күн бұрын

    Aslm mashallah

  • @tukurhassan-wu1rc
    @tukurhassan-wu1rc3 күн бұрын

    Allah ka iyamana da iyawarka

  • @muhammadabdulwahhab8566
    @muhammadabdulwahhab85668 күн бұрын

    Dan Allah in tambaye ku; - Muslim Muslim ticket, masallatai nawa suka gina a Nigeria. - Mahaddata nawa suka yaye. - Maguzawa ko ba ra sa Addini ko Krista nawa suka musulumtar????

  • @ibsnomaa
    @ibsnomaa8 күн бұрын

    Adalcin Allah ne sakayya ga wanda yayi aiki mai kyau koda ba musulmi bane. Dan haka Allah ya sakama Jonathan da alkhairi shi duk wayanda suke yaki da wannan. Anci amanar mu kawai

  • @aliyuusman3455
    @aliyuusman34558 күн бұрын

    bada ladahh

  • @aishatuyabubakar2416
    @aishatuyabubakar24167 күн бұрын

    Ya Allah ka yi mana maganin su.

  • @ibrahimmuhammad2307
    @ibrahimmuhammad23077 күн бұрын

    Innalillahi wa'inna

  • @ibrahimmuhammad2307
    @ibrahimmuhammad23077 күн бұрын

    Allah kakunyata makiya musulunchi

  • @ibrahimmuhammad2307
    @ibrahimmuhammad23077 күн бұрын

    Nasan gwwmnan kano bazaiyi shiruba

  • @MustaphaIsa-fm4rg
    @MustaphaIsa-fm4rg8 күн бұрын

    Malamai basu zabe shi dan ya kawo luwadi ba amma sun zabe shi saboda kudi. Wasu daga cikin malamai

  • @muhammadabdulwahhab8566
    @muhammadabdulwahhab85668 күн бұрын

    Kudin ne wan nan gomnatin ke so kawai. Saboda idan a ka ba su , sai su sace. Bayan ga tunbim bashi a kan Yan Nigeria.

Келесі