Allah ya kyauta. Amma ai dama kowa ya sayi rariya yasan zata zubda ruwa
@ishaqkhalid68168 күн бұрын
Allah yayi mana maganinsu
@MustaphaIsa-fm4rg8 күн бұрын
Wai wa yace muku wannan Muslimi ne shi
@user-cr4rk3cy5q8 күн бұрын
Jazakallahu khairan
@zakariyyamustapha75538 күн бұрын
Hmmmm Allah ya kyautata inkaki fadin gaskiya a duniya a lahira zakuyi bayani Allah shiyasan gaskiyarku daku dasu
@abdurrahmanlawal9798
8 күн бұрын
Me kake nufi kana goyon bayan Gwamnati ne ? Ko menene?
@ibrahimabubakar84157 күн бұрын
Allah ya Isa tinibu
@ibrahimmuhammad23077 күн бұрын
Allah kakarfafi musulunchi a Nigeria daduniya bakidaya
@nashbash55738 күн бұрын
Allah yasaka da alheri sheik lawan Abubakar.Allah yabia.
@AbbaUmar-ib8hg8 күн бұрын
Aslm mashallah
@tukurhassan-wu1rc3 күн бұрын
Allah ka iyamana da iyawarka
@muhammadabdulwahhab85668 күн бұрын
Dan Allah in tambaye ku; - Muslim Muslim ticket, masallatai nawa suka gina a Nigeria. - Mahaddata nawa suka yaye. - Maguzawa ko ba ra sa Addini ko Krista nawa suka musulumtar????
@ibsnomaa8 күн бұрын
Adalcin Allah ne sakayya ga wanda yayi aiki mai kyau koda ba musulmi bane. Dan haka Allah ya sakama Jonathan da alkhairi shi duk wayanda suke yaki da wannan. Anci amanar mu kawai
@aliyuusman34558 күн бұрын
bada ladahh
@aishatuyabubakar24167 күн бұрын
Ya Allah ka yi mana maganin su.
@ibrahimmuhammad23077 күн бұрын
Innalillahi wa'inna
@ibrahimmuhammad23077 күн бұрын
Allah kakunyata makiya musulunchi
@ibrahimmuhammad23077 күн бұрын
Nasan gwwmnan kano bazaiyi shiruba
@MustaphaIsa-fm4rg8 күн бұрын
Malamai basu zabe shi dan ya kawo luwadi ba amma sun zabe shi saboda kudi. Wasu daga cikin malamai
@muhammadabdulwahhab85668 күн бұрын
Kudin ne wan nan gomnatin ke so kawai. Saboda idan a ka ba su , sai su sace. Bayan ga tunbim bashi a kan Yan Nigeria.
Пікірлер: 20
Allah ya kyauta. Amma ai dama kowa ya sayi rariya yasan zata zubda ruwa
Allah yayi mana maganinsu
Wai wa yace muku wannan Muslimi ne shi
Jazakallahu khairan
Hmmmm Allah ya kyautata inkaki fadin gaskiya a duniya a lahira zakuyi bayani Allah shiyasan gaskiyarku daku dasu
@abdurrahmanlawal9798
8 күн бұрын
Me kake nufi kana goyon bayan Gwamnati ne ? Ko menene?
Allah ya Isa tinibu
Allah kakarfafi musulunchi a Nigeria daduniya bakidaya
Allah yasaka da alheri sheik lawan Abubakar.Allah yabia.
Aslm mashallah
Allah ka iyamana da iyawarka
Dan Allah in tambaye ku; - Muslim Muslim ticket, masallatai nawa suka gina a Nigeria. - Mahaddata nawa suka yaye. - Maguzawa ko ba ra sa Addini ko Krista nawa suka musulumtar????
Adalcin Allah ne sakayya ga wanda yayi aiki mai kyau koda ba musulmi bane. Dan haka Allah ya sakama Jonathan da alkhairi shi duk wayanda suke yaki da wannan. Anci amanar mu kawai
bada ladahh
Ya Allah ka yi mana maganin su.
Innalillahi wa'inna
Allah kakunyata makiya musulunchi
Nasan gwwmnan kano bazaiyi shiruba
Malamai basu zabe shi dan ya kawo luwadi ba amma sun zabe shi saboda kudi. Wasu daga cikin malamai
Kudin ne wan nan gomnatin ke so kawai. Saboda idan a ka ba su , sai su sace. Bayan ga tunbim bashi a kan Yan Nigeria.