Gaskiya wannan mutumin bayada hasken kwalwa baya taba barin haduwar musulmi domin asadu shirmene👌. Ai kowace magana kake yankowa shirmene tunda yacire Manzon Allah SAWW 💝 kare girman Manzon Allah SAWW 💝. Kaje makaranta kabar social media
@issaibrahimomorou2122
5 ай бұрын
Amma kai dan shi'a ne ko. ALLAH ya shirye ka
@UmarAbdullahiNasara6 ай бұрын
Dan Allah mallam munaso acigaba da'awa da qur'ani da suna,
@user-zu3on8ng5d6 ай бұрын
Wallahi banga anfanin wannan karatun naka, ana maganan yaya za'a taimaki Palestine kana maganan shi'a. Kai dai kana da hassada
@sadaqatuljariyahtv3099
5 ай бұрын
Ka shiga ciki
@princemaizamanitv836
5 ай бұрын
Wlh hakane yanada shi
@user-fn5pn9wh4y5 ай бұрын
Masha Allha
@mustaphaabdullahimuhammadd51935 ай бұрын
Alhamdu lillah, ALLAH Ubangiji ya rusa shia da Magoya bayan ta ya taimaki Addinin ALLAH da sunna Manzon Allah.ameen
@AliBaba-kd5bo5 ай бұрын
Dama ai wadinda suke ikrarin wai ahlulsunnah sune matsalan musulunci a duniya. Mun gani kan musulaman rohinga , Libya da kuma abina ke faruwa apalasdinu.
@muhdmmuhdshugabah43046 ай бұрын
Malam Kar akyale duk wanda yake zagin Sayyada AISHA da babanta da Sayyadina Umar kuma ko MALAMIN MU Prof.SHEIK UMAR SANI FAGGE yace duk mai Zama a wurin da ake Zagin Sayyadina Umar da Sayyadina Abubakar bazai mutu da Imani ba
@user-fn5pn9wh4y5 ай бұрын
Allah yababalada malam
@MubarakshafiiUmmadau-mx9pl5 ай бұрын
Waiku yan izla miyasakukerena malamanku izala kungiyache Shia ba kungiyache aman saikurude saboda bakwasan gaskiya kumahazakubarta kungani kungani adinin Allah zaitabbata inshallah
@kabirusamaila13426 ай бұрын
Allah ya sakamaka da alkairi malam
@Hajia_Reza6 ай бұрын
Don yayi muamula da su ba shi ke nuna aqidarsu daya ba Asadu. Ana iya muamula da wanda be ma yarda da Allah ba a ijma'in alheri
@aminumuhammadmalikawagaru98835 ай бұрын
Allahu ya tabbatar damu abisa gaskiya
@user-ie8el2re6b6 ай бұрын
Ma Sha Allah.
@AtikuMzakari-oq8fw6 ай бұрын
Duk maizagin Malam musa yacigaba Amma yatanadi abindazaicema ALLAH ranar gobe qiyama kuyii hattara dabakinku haka ANNABI S A W
@FRLAs6286 ай бұрын
Malam, Allah Yajikan, iyaye, allah yashiga, cakaninmudasu
@user-yv5we8kn9y6 ай бұрын
Wallahi kunji kunya bakuda aiki sai raba kan musulmi, mu shi'ane kuma babu abinda zai canzamu
@mustaphaabdullahimuhammadd5193
5 ай бұрын
Mutuncin Matan Annabi da Sahabbansa yafi ddinin shiei da lafir cin shii.Allah wadaran du Mai akidar shii.....
Aslm malan tambaya anan Dan shi a wanna she musulmi duk musulmine Kaima wanna badaidai bane
@Mukhtar_jnr6 ай бұрын
Da su prof ME KWANO.😁
@murtalajibrin13392 ай бұрын
Muna gane karantarwan Dr. Ahmed sosai, ku daina fada dashi kudawo ne kuhada kan alumma kamar yanda shi Dr. Ahmed yake kira
@namalamfaruk28376 ай бұрын
Allah ya saka da alheri..
@muhamedauzai68886 ай бұрын
jazakallah
@aminuibrahimmuhammad64395 ай бұрын
Ka fisu gaskiya malam
@AdvancePhones6 ай бұрын
Allah saka da alkairi
@kabiruyakububagudo60966 ай бұрын
Slm zakin Sunna godiya mukeyi, acigaba da gashi.....
@jamiluadamumagaji73156 ай бұрын
Dazayi tunani dakakyale yanshi a saboda zakasanu sauki,dalili kuwa shifa addini aikine bawai karatuba,kusai karatu sukuma yanshi a suna aikatawane bawai karantawa kadaiba ,shima abinda yasa akagaiyacheshi dan anga ya aikata anga yatara kudi har miliyan hamsin yatura musa shiyasa akagaiyacheshi kaikuma sai hassada shi a shi a wallahi tallahi shi a sunyimaku nisa tundadadewa kunata barchi susuna addu a yakamata kuyabawa gumi domin aikin allah yayi, kuma dolene aybawa iran ko anaso ko ba a so tunda sunrikewa kafuran duniya wuya kafurai sunrasa yandda zasuyi da iran , allah taimaki musulunchi ameen
@jamiluadamumagaji73156 ай бұрын
To kache babu malami aksar saudiya da yache daidai sukeya, to kenan inna fahimcheka idan malaman saudiya sunyi shiru shikenan sunyi daidai, kaima nafahimcheka kana goyon bayan gidajen Raye raye da kade kade,da wasan kollo ,to aisu iran bawasa sukasa agababa addini sukasa agaba shikuma addini aikine bawai surutun banzaba
@Danmani-mz3dc6 ай бұрын
Duk Wanda ya bar Sunna Annabi SAW to sai ya halata, LA mahalata.
@usmanabubakar24026 ай бұрын
Ina jin tausayin masu binka a makance, baka da wayewa da sanin zamani,
@maryamabdulmumin2642
6 ай бұрын
Kai ahlusunnah ne kuwa ko dan shi'a?
@usmanabubakar2402
6 ай бұрын
@@maryamabdulmumin2642 Sunnah ta ki ce? Ko ta annabi Muhammad sallanlahu alaihi wa sallam?
@mustaphaabdullahimuhammadd5193
5 ай бұрын
Kaine baka da waye kam. Tun da baka san Maye akidar addini ka ba
@usmanabubakar2402
5 ай бұрын
@@mustaphaabdullahimuhammadd5193 kwarai da gaske, shi yasa ba na iya banbance Aqida da mu'amamalat
@issaibrahimomorou2122
5 ай бұрын
Kaji wawa
@jamiluadamumagaji73156 ай бұрын
Akwai wata magana da abubakar yafada ranarda annabi saw yabar duniya, abinda yafada shini dukwanda yake bautar Muhammad to Muhammad ya mutu wanda yake bautar Allah to Allah baya mutuwa, to jama a gatambaya kunsaan dai abubakar yasan annabi saw amna wannan magar dayayi dasuwayake? shindama akwai masu bautawa Muhammadu ? kokodai yadane kawai? idan yafada kawai anya kuwa ba natsala awannan maganar kuji masu bautar Muhammadu masu bautar Muhammadu mushirkai kenanfa wannanfa ranarda annabi saw yarasu akayita . Allah yakiyaye
@Bin-Suleiman5 ай бұрын
Allah yasa mudace duniya da lahira 🤲
@jamiluadamumagaji73156 ай бұрын
Ko tak kukaji yan shi a sunche to akwai wannan takdin achikinn littafin sunnah amma kusake zukatanku kuyi karatu inshallah zaku gane gaskiya mufa da dalili muke addini
@aliabubakar66066 ай бұрын
Abinda sukayi sunyi dede mu haosaw da ake kasemu da mutane bane Fulani har hosawa sun kona da ransu bukuji kayi maganaba
@rayuwarmutayaudakullum79985 ай бұрын
Asadussunnah baka san Fulani bah shiyasa ka ke Kare su...
@mustaphaabdullahimuhammadd5193
5 ай бұрын
Ok to kubi ku kashesu toh tun ba kwasu akaresu himmmmm
@jamiluadamumagaji73156 ай бұрын
Ai kamanta akwai hadisin yache annabi musa yaso yaza chikin mutan annabi saw to kaga yayarda yazama chikin mutanan annabi saw
@mazojionnephnigeria66706 ай бұрын
Kai wannan mutimin makaryacene, Ba mallam ba
@issaibrahimomorou2122
5 ай бұрын
Kaji wawa
@muhdmmuhdshugabah43046 ай бұрын
SubnAllah
@MuhammadMuhammad-ki7mw6 ай бұрын
Tabbas England America Israel In sukaga ka taba zuwa Iran ko Iraqi bazasu bari ka shiga kasarsu ba Sa boda mene toh in zaka duba duka kasashen makiya Allah ne fada da musulunchi yasa basu bari
@jamiluadamumagaji73156 ай бұрын
Shifa gumi tsarin gwannatin yayabawa ,kaketa wannan surutun niganina da gumi israila yaje dazaji dadi amma tunda kasar musulunchi yaje kuma taron palastinawa yaje shiyasa kaketa wannan surutun wato kai tunda saudiya tana goyaonbayan israila shiyasa kaketa wannan surutun Allah yakiyaye
@AtikuMzakari-oq8fw
6 ай бұрын
Kaje ka koyi Rubutu da kyau ba raddi bah
@abubakardgarba3697
5 ай бұрын
Askiya kai malam kai jahiline kaje ka fahimci abunda take nufi gabadaya bayanika da bayaninshi ba data bane
@mohammedshamsudeensulaiman2775 ай бұрын
Mallam musa yakooma immigration
@issaibrahimomorou2122
5 ай бұрын
Kai wawa ne
@abubakarmurtala50955 ай бұрын
assalamu alaikum gaskia har ga ALLAH shia mummunar aqidace amma akwai irin lkcn da ake da bukatar hadin kai alumma musamman rigimar da ake falasdin ya kamata mu hada kanmu mu zauna lpy,,,kuma hadin kai bawai yana mufin mu yadda da abinda yan shia keyiba aa kawai idan har an samu damar hadin kai wajen cinma wata manufa wadda zata taumakemu gaba daya ya kamata muyi hakan musamman a irin wannan lkcn na kisan gilla da akema yanuwanmu na falasdin amma kuma bayannan ba abinda zaiyi saura tsakaninmu sai daawa da kuma waazi a garesu dan su shiryu su dawo kan sunnah ,,,,yan shia ko kadan basu kyautawa,,,amma yanxu alummarmu ta musulmai tana cikin matsala to kaga ai baa zuba sbd banbancin aqida muki zama da sauran aqidu ko dan mufita daga cikin matsala ba,,,amma ko kadan kasar saudia tafi iran bama hadi amma tsakani ga ALLAH shuwagabannin saudia na wannan zamanin basu kyautawa kuma suna bukatar addua
@OmarWglsn
5 ай бұрын
Abokina wallahi da ka, iya larabci ko kana bibiyan tashoshin shiya larabaya da kasha kuka akan zagin sahabai da iyalin annabi was da skeyi musamman aisha da babanta abi bakar da umar ibn akhatab radi allah anhum 😢😢😢😢
@abubakarmurtala5095
5 ай бұрын
@@OmarWglsnwallahi yan shia abokan adawane a wajenmu mu yan ahlussunnah kuma ko kadan ba zamu nemi wani abu daga garesuba saidai akan lalura kamar irin wannan matsalar ta falasdin ,,,kuma kasan dole mufito karara mu gwada masu bafa wai muna tare dasu bane kawai dai dan acinma wannan matsalar,,,amma wallahi yan shia makiyanmune tinda basuso kuma suna aibata sahabbanmu masu daraja da ummul mu,uminina ummuna Aisha radiyallahu anha
Пікірлер: 79
Gaskiya wannan mutumin bayada hasken kwalwa baya taba barin haduwar musulmi domin asadu shirmene👌. Ai kowace magana kake yankowa shirmene tunda yacire Manzon Allah SAWW 💝 kare girman Manzon Allah SAWW 💝. Kaje makaranta kabar social media
@issaibrahimomorou2122
5 ай бұрын
Amma kai dan shi'a ne ko. ALLAH ya shirye ka
Dan Allah mallam munaso acigaba da'awa da qur'ani da suna,
Wallahi banga anfanin wannan karatun naka, ana maganan yaya za'a taimaki Palestine kana maganan shi'a. Kai dai kana da hassada
@sadaqatuljariyahtv3099
5 ай бұрын
Ka shiga ciki
@princemaizamanitv836
5 ай бұрын
Wlh hakane yanada shi
Masha Allha
Alhamdu lillah, ALLAH Ubangiji ya rusa shia da Magoya bayan ta ya taimaki Addinin ALLAH da sunna Manzon Allah.ameen
Dama ai wadinda suke ikrarin wai ahlulsunnah sune matsalan musulunci a duniya. Mun gani kan musulaman rohinga , Libya da kuma abina ke faruwa apalasdinu.
Malam Kar akyale duk wanda yake zagin Sayyada AISHA da babanta da Sayyadina Umar kuma ko MALAMIN MU Prof.SHEIK UMAR SANI FAGGE yace duk mai Zama a wurin da ake Zagin Sayyadina Umar da Sayyadina Abubakar bazai mutu da Imani ba
Allah yababalada malam
Waiku yan izla miyasakukerena malamanku izala kungiyache Shia ba kungiyache aman saikurude saboda bakwasan gaskiya kumahazakubarta kungani kungani adinin Allah zaitabbata inshallah
Allah ya sakamaka da alkairi malam
Don yayi muamula da su ba shi ke nuna aqidarsu daya ba Asadu. Ana iya muamula da wanda be ma yarda da Allah ba a ijma'in alheri
Allahu ya tabbatar damu abisa gaskiya
Ma Sha Allah.
Duk maizagin Malam musa yacigaba Amma yatanadi abindazaicema ALLAH ranar gobe qiyama kuyii hattara dabakinku haka ANNABI S A W
Malam, Allah Yajikan, iyaye, allah yashiga, cakaninmudasu
Wallahi kunji kunya bakuda aiki sai raba kan musulmi, mu shi'ane kuma babu abinda zai canzamu
@mustaphaabdullahimuhammadd5193
5 ай бұрын
Mutuncin Matan Annabi da Sahabbansa yafi ddinin shiei da lafir cin shii.Allah wadaran du Mai akidar shii.....
Wannanfa idanyayi yayieyagaza inaganin watarana zaidau bindiga kokuma hassada takasheshi, Allah yakiyaye
@mustaphaabdullahimuhammadd5193
5 ай бұрын
Baka ki Fahimci Musulunci ba shii ba Musulunci bace.
Allah Yajikan Sheikh Albani
Allah yashiryaka Mallam
Tokare sarkin haushi aikinkenan hagoran yahudu gwano sarkin hassada
Aslm malan tambaya anan Dan shi a wanna she musulmi duk musulmine Kaima wanna badaidai bane
Da su prof ME KWANO.😁
Muna gane karantarwan Dr. Ahmed sosai, ku daina fada dashi kudawo ne kuhada kan alumma kamar yanda shi Dr. Ahmed yake kira
Allah ya saka da alheri..
jazakallah
Ka fisu gaskiya malam
Allah saka da alkairi
Slm zakin Sunna godiya mukeyi, acigaba da gashi.....
Dazayi tunani dakakyale yanshi a saboda zakasanu sauki,dalili kuwa shifa addini aikine bawai karatuba,kusai karatu sukuma yanshi a suna aikatawane bawai karantawa kadaiba ,shima abinda yasa akagaiyacheshi dan anga ya aikata anga yatara kudi har miliyan hamsin yatura musa shiyasa akagaiyacheshi kaikuma sai hassada shi a shi a wallahi tallahi shi a sunyimaku nisa tundadadewa kunata barchi susuna addu a yakamata kuyabawa gumi domin aikin allah yayi, kuma dolene aybawa iran ko anaso ko ba a so tunda sunrikewa kafuran duniya wuya kafurai sunrasa yandda zasuyi da iran , allah taimaki musulunchi ameen
To kache babu malami aksar saudiya da yache daidai sukeya, to kenan inna fahimcheka idan malaman saudiya sunyi shiru shikenan sunyi daidai, kaima nafahimcheka kana goyon bayan gidajen Raye raye da kade kade,da wasan kollo ,to aisu iran bawasa sukasa agababa addini sukasa agaba shikuma addini aikine bawai surutun banzaba
Duk Wanda ya bar Sunna Annabi SAW to sai ya halata, LA mahalata.
Ina jin tausayin masu binka a makance, baka da wayewa da sanin zamani,
@maryamabdulmumin2642
6 ай бұрын
Kai ahlusunnah ne kuwa ko dan shi'a?
@usmanabubakar2402
6 ай бұрын
@@maryamabdulmumin2642 Sunnah ta ki ce? Ko ta annabi Muhammad sallanlahu alaihi wa sallam?
@mustaphaabdullahimuhammadd5193
5 ай бұрын
Kaine baka da waye kam. Tun da baka san Maye akidar addini ka ba
@usmanabubakar2402
5 ай бұрын
@@mustaphaabdullahimuhammadd5193 kwarai da gaske, shi yasa ba na iya banbance Aqida da mu'amamalat
@issaibrahimomorou2122
5 ай бұрын
Kaji wawa
Akwai wata magana da abubakar yafada ranarda annabi saw yabar duniya, abinda yafada shini dukwanda yake bautar Muhammad to Muhammad ya mutu wanda yake bautar Allah to Allah baya mutuwa, to jama a gatambaya kunsaan dai abubakar yasan annabi saw amna wannan magar dayayi dasuwayake? shindama akwai masu bautawa Muhammadu ? kokodai yadane kawai? idan yafada kawai anya kuwa ba natsala awannan maganar kuji masu bautar Muhammadu masu bautar Muhammadu mushirkai kenanfa wannanfa ranarda annabi saw yarasu akayita . Allah yakiyaye
Allah yasa mudace duniya da lahira 🤲
Ko tak kukaji yan shi a sunche to akwai wannan takdin achikinn littafin sunnah amma kusake zukatanku kuyi karatu inshallah zaku gane gaskiya mufa da dalili muke addini
Abinda sukayi sunyi dede mu haosaw da ake kasemu da mutane bane Fulani har hosawa sun kona da ransu bukuji kayi maganaba
Asadussunnah baka san Fulani bah shiyasa ka ke Kare su...
@mustaphaabdullahimuhammadd5193
5 ай бұрын
Ok to kubi ku kashesu toh tun ba kwasu akaresu himmmmm
Ai kamanta akwai hadisin yache annabi musa yaso yaza chikin mutan annabi saw to kaga yayarda yazama chikin mutanan annabi saw
Kai wannan mutimin makaryacene, Ba mallam ba
@issaibrahimomorou2122
5 ай бұрын
Kaji wawa
SubnAllah
Tabbas England America Israel In sukaga ka taba zuwa Iran ko Iraqi bazasu bari ka shiga kasarsu ba Sa boda mene toh in zaka duba duka kasashen makiya Allah ne fada da musulunchi yasa basu bari
Shifa gumi tsarin gwannatin yayabawa ,kaketa wannan surutun niganina da gumi israila yaje dazaji dadi amma tunda kasar musulunchi yaje kuma taron palastinawa yaje shiyasa kaketa wannan surutun wato kai tunda saudiya tana goyaonbayan israila shiyasa kaketa wannan surutun Allah yakiyaye
@AtikuMzakari-oq8fw
6 ай бұрын
Kaje ka koyi Rubutu da kyau ba raddi bah
@abubakardgarba3697
5 ай бұрын
Askiya kai malam kai jahiline kaje ka fahimci abunda take nufi gabadaya bayanika da bayaninshi ba data bane
Mallam musa yakooma immigration
@issaibrahimomorou2122
5 ай бұрын
Kai wawa ne
assalamu alaikum gaskia har ga ALLAH shia mummunar aqidace amma akwai irin lkcn da ake da bukatar hadin kai alumma musamman rigimar da ake falasdin ya kamata mu hada kanmu mu zauna lpy,,,kuma hadin kai bawai yana mufin mu yadda da abinda yan shia keyiba aa kawai idan har an samu damar hadin kai wajen cinma wata manufa wadda zata taumakemu gaba daya ya kamata muyi hakan musamman a irin wannan lkcn na kisan gilla da akema yanuwanmu na falasdin amma kuma bayannan ba abinda zaiyi saura tsakaninmu sai daawa da kuma waazi a garesu dan su shiryu su dawo kan sunnah ,,,,yan shia ko kadan basu kyautawa,,,amma yanxu alummarmu ta musulmai tana cikin matsala to kaga ai baa zuba sbd banbancin aqida muki zama da sauran aqidu ko dan mufita daga cikin matsala ba,,,amma ko kadan kasar saudia tafi iran bama hadi amma tsakani ga ALLAH shuwagabannin saudia na wannan zamanin basu kyautawa kuma suna bukatar addua
@OmarWglsn
5 ай бұрын
Abokina wallahi da ka, iya larabci ko kana bibiyan tashoshin shiya larabaya da kasha kuka akan zagin sahabai da iyalin annabi was da skeyi musamman aisha da babanta abi bakar da umar ibn akhatab radi allah anhum 😢😢😢😢
@abubakarmurtala5095
5 ай бұрын
@@OmarWglsnwallahi yan shia abokan adawane a wajenmu mu yan ahlussunnah kuma ko kadan ba zamu nemi wani abu daga garesuba saidai akan lalura kamar irin wannan matsalar ta falasdin ,,,kuma kasan dole mufito karara mu gwada masu bafa wai muna tare dasu bane kawai dai dan acinma wannan matsalar,,,amma wallahi yan shia makiyanmune tinda basuso kuma suna aibata sahabbanmu masu daraja da ummul mu,uminina ummuna Aisha radiyallahu anha
kabar hanyar koyarwar addini kakoma sumbatu wannan maganganun naka wani temako aibawa addini?
@issaibrahimomorou2122
5 ай бұрын
Kai jama'a. Toh in ba'a fadan mummunar aqidar shi'anci me kuke son a fada. Tir da irinku WALLAHI
Wannan magar da kakunna ta aisha da hafsa,da umar,da abubakar, akwaita alittafin sunnah kaga bayab shi a kadai suka fada harda ahlissunnah
@UAUmar-ll2pj
6 ай бұрын
Wanne littafin Sunnah, kaji stiron Allah
@mustaphaabdullahimuhammadd5193
5 ай бұрын
A wanne littafi number nawa sunan littafin ,karya banza ma karyata Munafukai.
Asadu ba balaga a maganar ka,ka natsu ka daina sauri,
@mustaphaabdullahimuhammadd5193
5 ай бұрын
Himmm kai waya kai cikin kayan miya, kasan Maye balaga ma
To ai littafin sunnama yache ma a wiya dan karuwane, kuma alittafin sunnah anche hindu karuwache itakuma hindu ita tahaifi mu awiya
Don't mix politics and religion
@namalamfaruk2837
6 ай бұрын
Meye politics anan kuma ana maganar cin mutuncin sahabbai da matar Manzon Allah S.A.W kai duk wannan bai dameka ba..
@UAUmar-ll2pj
6 ай бұрын
Shiyasa kuke a duhu
@namalamfaruk2837
6 ай бұрын
This is a misconception of facts.
Masha Allha